

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya umarci al’ummar Musulmi da su fara duban jinjirin watan Ramadan na shekarar 1442AH daga Litinin din nan....
Shugaban rukunin kamfanonin BUA Alhaji Abdussamad Isyaku Rab’iu ya yi barazanar kwace lasisin duk wani abokin hulda da kamfanin sa da ya kara farashin kayayyakin da...
Shugaban cocin Ingila Rabaran Justin Welby ya soki kasashe masu arziki sakamakon suke aljihunsu da su ka yi wajen taimakawa kasashe matalauta. A cewar sa...
Sarki Fahad Bin Abdul’aziz ne ya nada Sheikh Sudais a matsayin limamin masallacin harami na Makkah a shekarar 1984 wanda ya yi daidai da hijira 1404....
Kungiyar boko haram ta ce ita ce ta kakkabo jirgin yakin rundunar sojin sama na kasar nan da ya yi batan dabo a ranar laraba da...
Majalisar koli da ke kula da harkokin addinin musulunci ta kasa (NSCIA) ta caccaki kungiyar kiristoci ta kasa (CAN), sakamakon sukar da ta yiwa nadin sabbin...
Fadar shugaban kasa ta ce gwamnatin tarayya ta gano masu daukar nauyin ‘yan ta’addar Boko haram da ‘yan bindiga da ke ta kashe-kashen jama’a, babu gaira...
Wasu mata da su ka gudanar da kwantiragin girke-girken abinci a yayin gasar musabakar Alqur’ani wanda aka kammala a baya-bayan nan a Kano sun koka kan...
Mahaifin daya daga cikin dalibai da ‘yan bindiga su ka sace a Kaduna ya rasu sanadiyar bugun zuciya. Mahaifin daya daga cikin dalibai 39 ‘yan...
Kasar Saudi Arebiya ta ce gobara ta tashi a daya daga cikin matatun manta a jiya alhamis bayan wani hari da aka kai wajen. Ma’aikatar makamashin...