Al’ummar musulmi na jimamin rasuwar Malam Mas’ud Mas’ud Hotoro ɗaya daga cikin Malaman da suka yi muƙabala da Malam Abduljabbar Kabara. Bayanan da Freedom Radio ta...
A kowacce ranar 19 ga watan Rabiu Auwal al’umma kan fito domin gudanar bikin takutaha da nufin nuna farin cikin su da zagayowar ranar sunan haihuwar...
Gwamnatin tarayya ta ayyana Talata 19 ga Oktoba, a matsayin ranar hutun ma’aikata don yin murna ga ranar haihuwar Annabi Muhammad (saw). Ministan cikin gida Rauf...
Babbar Kotun shari’ar musulunci dake zamanta a kofar kudu karkashin mai shari’a Ibrahim Sarki Yola ta fara sauraran shaidun da gwamnatin Kano ke gabatarwa kan sheikh...