Gwamnatin jihar Sokoto ta ƙaddamar da wani sabon shirin zamanantar da Almajirci da karatun tsangayu da ta kwaikwayo daga ƙasar Indonesia. Gwamnatin ta kafa wani kwamiti...
Ƙungiyar Izala ta ƙasa mai shalkwata a Kaduna ta ƙaddamar da shirinta na fara dashen itatuwa domin kare muhalli a jihohin Arewacin ƙasar nan. Shugaban ƙungiyar...
Babban limamin ƙasa da ke Abuja Farfesa Ibrahim Maƙari ya shigar da ƙarar limamin masallacin juma’a na Usman bn Affan Sheikh Abdalla Gadonkaya, bisa zargin yi...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta yi ƙarin bayani kan zargin da ake mata na bada fifiko kan hukunta marasa ƙarfi. Hakan dai ya biyo bayan...
Hukumar hisba ta jihar Kano ta ce ta karbi tuban Sadiya Haruna, sakamakon kalaman batsa da ta ke yi a shafukanta na sada zumunta. Babban kwamandan...
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya bukaci hukumomin tsaro a kasar nan da su binciko ‘yan bindigar da ba a san su ba....
Yau Litinin rundunar ƴan sandan jihar Kano ta gurfanar da wata mai amfani da kafafen sada zumunta Sadiya Haruna a gaban kotu. An gurfanar da ita...
A daren jiya Lahadi ne, gidauniyar Ganduje Foundation ta jagoranci bada kalmar shahada ga wasu maguzawa kamar yadda ta saba. Yayin da yake jawabi ga sabbin...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya shaida ɗaurin auren ɗan sa Yusuf Buhari da ƴar gidan sarkin Bichi Zahra Bayero. Shugaba Buhari ya sauka a filin jirgin...