Ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU ta ce, idan ana son zaman lafiya a biya ta haƙƙi mambobinta na wata 8. Kalaman ASUU na zuwa ne...
Tun da safiyar yau ne daruruwan al’umma da suka fito daga kungiyoyin daban daban suka fito domin gudanar da zanga-zangar lumana. Cikin kungiyoyin kuwa sun hada...
Cibiyar kwararrun ma’aikatan banki ta kasa ta kaddamar da harsashin ginin dakin taro a sashen koyar da aikin banki a kwalejin fasaha ta Kano polytechnic. Cibiyar...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta ginawa ɗaliban jami’ar Bayero gadar sama da za su riƙa tsallakawa domin rage yawan samun haɗarurruka yayin tsallaka titi. Ministan...