Ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU ta buƙaci ƴan Najeriya da bata shawarar matakin da ya kamata ta ɗauka a madadin yajin aikin da take tafiya...
Ƙungiyar malaman kwalejin kimiyya ta ASUP ta ce, jihar Kano ta zama koma baya a fagen ilimin kimiyya da fasaha. Mai magana da yawun ƙungiyar Abdullahi...
Gwamnatin tarayya ta yi zargin cewa ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU ba ta sanar da ita matakinta na tafiya yajin aiki ba. Ministan Ilimi Adamu...
Hukumar kula da makarantun kimiyya da fasaha ta jihar Kano ta ce akwai bukatar iyaye su rika barin “yaya” mata su sami kwarewa a fannin kimiyya...
Gwamnatin jihar Kano ta soke lasisin makarantu masu zaman kansu. Kwamishinan ilimi Malam Muhammad Sanusi Sa’idu Kiru ne ya bayyana hakan da yammacin ranar Litinin. “Na...
Wani malami a tsangayar ilimi a jami’ar Bayero ta Kano ya ce cin hanci da rashawa na taka muhimmiyar rawa wajen tabarbarewar ilimi a Najeriya. Dakta...
Jami’ar Yusuf Maitama Sule da ke nan Kano ta dakatar da dukkan jarrabawar da ɗalibai za su rubuta a yau, da kuma wadda za a rubuta...
Ƙungiyar Malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU ta musanta batun gwamnatin tarayya na cewar ta bai wa ƙungiyar naira Biliyan 52. Shugaban ƙungiyar reshen jihar Kano da...