Ma’aikatar noma da raya karkara ta tarayyar Nijeriya, ta shawarci al’umma da su daina cin Ganda da kuma dabbobin daji saboda suna da matukar hadari wajen...
Lokacin damuna, lokaci ne aka fi samun tashin wasu cututuka da kuma yawaitar wasu, sanadiyyar danshi da sanyi da kuma taruwar ruwa a kan hanya. Domin...
Hukumar dakile cututtuka masu yaduwa ta Nijeriya NCDC ta ce, tsakanin 17 da 23 ga watan Afrilun da ya gabata kimanin mutane 20 ne suka kamu...
Hukumar lafiya ta duniya wato WHO da Asusun kula da kananan yara na majaliasar dinkin duniya wato UNICEF sun yi gargadin cewa akwai yiwuwar samun karuwar...
Masana a fannin lafiya sun alakanta lalurar yoyon fitsari a matsayin lalurar da ke kawowa mata tasgaro arayuwarsu, wanda kaso mafi yawa ke rayuwa da ita....
Kwararren likitan nan na sasehn kula da cutukan da suka shafi jini a Asibitin kwararru na Murtala Muhammad da ke nan Kano Dr. Auwal Barodo ya...
Wani kwararren likita a asibitin koyarwa na Aminu da ke jihar kano, Dakta Isah Sadiq, ya ce masu fama da larurar gyambon ciki watau Ulcer da...
Shugaban kungiyar kwararun masana a fannin abinci shiyyar Kano, Dakta Auwal Musa Umar, ya ce, akwai nau’in abincin da ke da matukar amfani ga jikin Dan-adam...
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce, kimanin mutane Dari tara da ashirin da biyu ne suka kamu da cutar kwalara a Nijeriya. Hakan na cikin...
Wata kwararriya a fannin kimiyar abinci a da ke jami’ar Aliko Dangote ta garin Wudil Malama Hauwa Dauda Adamu, tace, yin amfani da gurbatacen ruwa wajen...