Hukumar kula da harkokin samar da wutar lantarki ta kasa (NERC), ta ce samar da meter wutar lantarki ga masu amfani da wuta, lamari ne da...
Al’ummar Fulani da ke zaune a kauyukan karamar hukumar Igabi da ke jihar Kaduna sun yi kira ga kwamishinan yan sandan jihar da kuma gwamnana jihar...
Dan takarar gwamnan jihar Benue karkashin jam’iyyar APC mista Emmanuel Jime yayi watsi da sakamakon gwamnan da hukumar zaben ta sanar. A jiya ne dai dan...
Wata babbar kotun tarayya dake zamanta a Abuja ta baiwa hukumar zaben ta kasa INEC damar ci gaba tattara sakamakon karamar hukumar Tafawa Balewa da ke...
Babbar Kotun tarayya dake zama a jihar Kaduna ta dage zaman sauraran karar jagoran mabiya darikar sha’a Ibrahim El-zakzaky da mai dakin sa Zeenat. A cewar...
Gobara ta kone gidaje da dama a kauyen Barebari dake karamar hukumar Ringim a jihar Jigawa. Babban sakatare a hukumar bada agajin gaggawa na jihar Alhaji...
Gwamnatin tarayya za ta tallata takardun lamuni da darajar su ta kai naira biliyan arba’in da takwas da miliyan dari shida sannan ta biya takardun lamunin...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta (ICPC) ta ce, za ta kwace wasu fulotai da gine-gine mallakin gidauniyar Shehu Musa Yar Adua da darajar...
Hukumar EFCC ta sake gurfanar da tsohon sakataren gwamnatin tarayya Babachir Lawal tare da wasu mutane uku gaban kotun tarayya da ke birinin tarayya Abuja. Hukumar...
Yayin da hukumar zaben ta kasa INEC ke haramar bayyana sakamanon zaben gwamnan jahar Bauchi a yau Talata bayan tsame jahar daga jerin jahohin da ta...