Hukumar daƙile cutuka masu yaɗuwa ta ƙasa NCDC ta ce mutane 65,145 ne suka kamu da cutar kwalara a jihohin 23 cikin kwanaki biyar. Hukumar ta...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano, ta ce samar da makarantun koyar da kiwon lafiya a ƙananan hukumomin da ke wajen birni, zai taimakawa mazauna karkara damar...
Gwamnatin tarayya za ta yi wata ganawa da gamayyar kungiyoyin lafiya na kasar nan JUHESU. Ganawar za ta mayar da hankali wajen tattauna batun tsunduma yajin...
Gwamnatin tarayya za ta yi wata ganawa da gamayyar kungiyoyin lafiya na kasar nan JUHESU. Ganawar za ta mayar da hankali wajen tattauna batun tsunduma yajin...
Ƙwararren likitan ƙwaƙwalwa a asibitin Aminu Kano ya ce lalurar mantuwa guda ce daga cikin cututtuka masu saurin hallaka ɗan adam. Dakta Aminu Shehu na sashin...
Gamayyar kungiyoyin ma’aiktan lafiya na Najeriya JOHESU sun bawa gwamnati wa’adin kwanaki 15, kan ta biya musu bukatun su ko su tsunduma yajin aikin sai Baba...
Gwamnatin tarayya ta ce ta yi duk mai yuwuwa wajen ganin ta rarrashi kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta kasa NARD kan su janye yajin aikin...
Gwamnatin tarayya ta ce, ta kammala shirin ta na samar da cibiyoyin kula da lafiya a matakin farko na zamani a jihohin ƙasar 36. Ministan lafiya...
Gwamnatin jihar Borno ta tabbatar da barkewar cutar Amai da gudawa ta Cholera, a jihar da mutum 559 suka kamu da cutar. Kwamishinan lafiya ta jihar,...
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce, a kalla yara miliyan 100 a yankin Afrika, sun karɓi rigakafin cutar Polio a shekarar da ta gabata. Shugaban...