Akalla mutane dubu uku da dari bakwai da tamanin ne suka mutu a kasar Indiya a jiya talata sakamakon cutar corona. Wannan adadi dai shine...
Gwamnatin tarayya ta gargadi ‘yan Najeriya da su kaucewa tafiye-tafiye zuwa kasashen Indiya, Brazil, Turkiyya da kuma Afirka ta Kudu, sakamakon yadda cutar Covid-19 ke ci...
Gwamnatin tarayya ta ce tana bukatar jimillar naira tiriliyan daya da biliyan tamanin da tara don yaki da cutar zazzabin cizon sauro. Ministan lafiya Dr....
Rahotanni sun ce hajiya Aisha Ahmadu Bello wadda ita ce ‘yar Sardauna ta biyu ta rasu ne a birnin Dubai na hadaddiyar daular larabawa tana da...
Hukumar bunkasa fasahar bin hanyoyin kimiyya wajen inganta rayuwar abubuwa masu rai (National Biotechnology Development Agency), ta ce, samar da sabon irin masara mai suna Tela...
Jami’ar John Hopkins da ke Amurka ta ce adadin wadanda suka rasa rayukansu sanadiyar cutar corona ya kai miliyan uku. Wannan rahoton na zuwa ne...
Gwamnatin tarayya da hukumar lafiya ta duniya (WHO) sun ce tun da aka fara yin allurar riga-kafin cutar corona ta Astrazaneca a Najeriya, ba a samu...
Gwamnantin jihar Kano ta ce akalla mutane goma ne suka mutu yayin da wasu dari hudu suke ci gaba da karbar magani a asibiti sakamakon shan...
Kungiyar Likitoci masu neman kwarewa ta janye yajin aikin da ta tsunduma a duk fading kasar nan. Wannan na zuwa ne kwanaki 10 bayan da likitocin...
Gwamnatin tarayya ta sake sanya hannu kan yarjejeniyar aiki tare da kungiyar Likitoci masu neman kwarewa ta kasa kan batun janye yajin aikin da suke yi....