Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya yi tir da harin da aka kai wa Gwamnan jihar Benue Samuel Ortom. Gidan talabijin na Channels ya rawaito mai magana...
Ɗaya daga cikin dattawan ƙasar nan Alhaji Bashir Usman Tofa ya shawarcii Gwamnati kan ta ɗauki mataki game da kalaman Asari Dokubo na kafa Gwamnatin Biafra....
Kotun tsarin mulki a jamhuriyyar Nijar ta fitar da sakamakon ƙarshe na babban zaɓen ƙasar da ya gabata. Sakamakon ƙarshen ya ayyana Bazoum Mohamed na jam’iyyar...
Rundunar ‘yan-sandan jihar Kano ta ce ta kama wani magidanci da ya ke wa ‘yan ta’addan da ke ta’asa a dazukan jihar Zamfara safarar babura kirar...
Al’ummar yankin Bachirawa da ke nan Kano sun shiga hali ni ƴa su, sanadiyyar rashin samun ruwa a unguwar. Ƙarancin ruwan da aka wayi gari da...
Gwamnatin tarayya ta yi watsi da sabuwar bazanar da kungiyar malaman jami’oi ta kasa (ASUU) ta yi da ke cewa, ko dai gwamnati ta biya ma...
Hukumar kididdiga ta kasa NBS ta ce farashin gas na girki ya tashi a watan jiya na Fabrairu. A cewar hukumar ta NBS tukunyar gas mai...
Kungiyar gwamnonin kasar nan ta yi allawadai da harin da ‘yan bindiga suka kai kan jerin gwanon motocin gwamnan jihar Benue Samuel Ortom a jiya asabar....
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce, jami’in hukumar KAROTA ne ya haifar da hatsarin mota a shatale-talen Kano Club. Mai magana da yawun ƴan sandan...
Gwamnan jihar Gombe Muhammad Inuwa Yahaya, ya ce, ba ya iya bacci idon sa a rufe sakamakon tabarbarewar tsaro a yankin jihohin arewa maso gabashin kasar...