Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum, ya kai ziyarar jajantawa ga iyalan jami’an tsaron da suka rasa rayukan su da ma wadanda suka jikkata sakamakon...
Hukumar kula da ilimin bai-daya ta Jihar Kano SUBEB ta ce za ta shigar da almajiran tsangaya cikin tsarin nan na Better Education Service Delivery for...
Gwamnatin jihar Kano ta ce duk da alkaluma sun nuna cewa Jihar Kano na kan gaba wajen samun nasarar yakar cutar Corona, to amma wajibi ne...
Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta kasa FRSC reshen jihar Kaduna ta ce ta gurfanar da wadanda suka karya dokokin tuki su akalla dari biyu da sittin...
Rundunar sojin kasar nan ta sanar da cewa jami’anta hudu da kuma ‘yan sanda goma aka kashe yayin kwanton bauna da ‘yan kungiyar Boko Haram suka...
Ƙungiyar iyaye da malaman makaranta ta ƙasa shiyyar Kano PTA, ta buƙaci gwamnatin jihar Kano da ta soke ci gaba da rubuta jarrabawar Qualifying baki-ɗaya. Shugaban...
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a jihar Katsina inda suka tare hanyar da ta haɗa garin Jibiya zuwa birnin Katsina sakamakon yadda ƴan bindiga ke...
Gwamnatin tarayya da ƴan ƙwadago sun cimma yarjejeniya dangane da yunƙurin da ƴan ƙwadagon suka yi na shiga yajin aiki daga yau Litinin. Ƙaramin ministan ƙwadago...
Gwamatin jihar Jigawa ta yi kira ga sabbin shugabannin ƙungiyar akantoci ta ƙasa reshen jihar Kano da Jigawa (ICAN) da su yi aiki tuƙuru tare da...
Masarautar Shinkafi a jihar Zamfara ta amince da naɗin Ambasada Yunusa Yusuf Hamza a matsayin Falakin Shinkafi. Wannan na cikin wata sanarwa da Sarkin Shinkafi Alhaji...