Kungiyar gwamnonin kasar nan tace kimanin jihohi ashirin da tara suka karbi tallafin kudi daga gwamnatin tarayya domin inganta bangaran lafiya a matakin farko wajan gudanar...
Majalisar dokokin jihar Kano ta bukaci al’ummar musulmin kasar nan da su kasance masu addu’o’in samun zaman lafiya da ci gaban kasa da kuma karuwar arziki...
Gamayyar wasu kungiyoyin kasa da kasa da ke rajin tallafawa dan Adam mai suna ‘Federation of the Associations that value Humanity’ dake da shalkwata a birnin...
Babbar kotun jihar Kano dake zaman ta a Miller Road karkashin jagorancin mai sharia Ibrahim Musa Karaye, ta dage ci gaba da sauraran shariar da ake...
Hukumar kula da Makarantun Islamiyya da Tsangayu ta Jihar Kano, ta bukaci Makarantun Islamiyya da su guji bude Makarantu domin kaucewa fadawa fushin hukumar. Shugaban Hukumar...
Kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen yammacin Afurka ta ECOWAS ta dakatar da kasar Mali daga ci gaba da kasancewa mamba a cikin kungiyar. Ecowas ta ce...
Daga Mu’azu Tasi’u Abdurrahman Wani masani kan al’amuran da suka shafi labaran kasa na jami’ar Yusif Maitama Sule dake nan Kano ya bayyana cewa akwai yuwar...
Ministan ciniki, kamfanoni da zuba jari Otunba Niyi Adebayo ya ce gwamnatin tarayya zata tallafa wajen farfado da kamfanoni da suka durkushe a jihar Kano, kasancewar...
Kwalejin horar da ma’aikatan lafiya ta jiha, wato School of Health Technology Kano , zata kara adadin yawan daliban da makarantar ke dauka daga dari 325,...
Gwamnatin jihar Kano ta ayyana gobe Alhamis a matsayin ranar hutu ga ma’aikatan jihar domin murnar zagayowar sabuwar shekarar musulunci. Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar...