Wani dan Najeriya mazaunin kasar Amurka Austin Chenge, ya shiga sahun ‘yan takarar neman zama Gwamnan a jihar Michigan dake kasar Amurka. A wata sanarwa da...
Wasu mahara sun kai hari rukunin shagunan Shy Plaza da ke unguwar Ƙofar Gadon Ƙaya a birnin Kano. Lamarin ya faru ne bayan ƙarfe bakwai na...
Majalisar datijjai ta amince da tabbatar da nadin manyan alkalan kotun koli su 8. A dai makon da ya gabata ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya...
Kwanaki 68 kenan da bankaɗo badaƙalar zaftare kuɗin addu’a ga malaman addini da gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya basu. Freedom Radio ce dai ta...
Ƴan Najeriya na ci gaba da bayyana ra’ayoyinsu kan cikar wa’adin makonni biyu na yarjejeniyar da aka cimma tsakanin gwamnati da ƙungiyoyin ƙwadagon ƙasar, ba tare...
Masana sun fara sharhi kan shirin hukumar zaɓe ta jihar Kano na gudanar da zaɓen shugabannin ƙananan hukumomi a watan Janairun baɗi. Dr. Sa’id Ahmad Dukawa...
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta tabbatar da rasuwar mutane takwas a wani harin ‘yan bindiga. Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan jihar SP Isa...
A daren jiya Litinin ne hukumar lura da zirga-zirgar ababen hawa ta Kano wato KAROTA ta kwashe kayayyakin ƴan kasuwar sayar da kujeru da kayan katako...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Bauchi ta tabbatar da mutuwar mutane biyu sakamakon wani hari da ‘yan bindiga suka kai yankin Gudum Hausawa da ke garin Bauchi...
Babbar Kotun Jihar Kano mai zamanta a sakatariyar Audu Bako karkashin jagorancin mai sharia Aishatu Rabi’u Danlami, ta zartarwa wasu matasa guda uku hukuncin dauri bayan...