YADDA AKA KAI HARI BABBAN MASSALLACIN A ranar 28 ga watan Nuwambar Shekarar 2014 ne al’ummar jahar Kano suka fuskanci wani mummunan hari da ba’a taba...
Jami’an Hukumar Hisba ta jihar Kano sun sami nasarar cafke wasu mata da maza da ake zargin suna zaman kansu a unguwar na’ibawa da ke yankin...
Rundunar ‘yan sanda Katsina ta bayyana kashe wani da ake zargin barawon shanu tare da ceto wasu mutane biyu da aka yi garkuwa da su a...
Barista Ibrahim Sule ya ce rashin bin umarnin kotu da wasu gwamnatoci da masu madafan iko a kasar nan ke yi na taka rawa wajen ta’azzara...
Gwamnatin jihar Kano ta yi alkawarin samar da jakadun wayar da kai na al’umma wato Education Vanguard , a mazabu 484 dake fadin jihar Kano don...
Kungiyar malaman kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar Kano, ta baiwa gwamnatin jihar Kano wa’adin mako guda ta daina sayar da filayen makarantar ga jama’a ko...
Hatsaniyar dai tafa a ranar juma’ar da tagabata da misalin karfe biyu na rana a dai-dai lokacin manoman ke massalaci sai makiyayan da ake zargen gaiyatosu...
Dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar Tarauni kuma shugaban kwamitin dake kula da bankuna da harkokin kudi na majaisar wakilai Alhaji Hafizu Ibirahim ya bayyana cewa...
Dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar Tarauni kuma shugaban kwamitin dake kula da bankuna da harkokin kudi na majaisar wakilai Alhaji Hafizu Ibirahim ya bayyana cewa...
Majalisar dokokin jihar Kano ta ce za ta yi duk me yiwuwa don ganin an aiwatar da dokar hana cin zarafin bil adama da majalisun dokikin...