Gwamnatin jihar Kano ta nuna kwarin guyiwar ta wajen magance matsalolin Fulani Makiyaya da Manoma a fadin jihar Kano, idan aka kammala aikin gina Ruga ta...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi afuwa ga daya daga cikin dattawan kasar nan da suka yi fafutuka neman ‘yancin kai, marigayi, chief Anthony Enahoro da...
Majalisar dokokin Jihar kano ta ce, ta sahalewa gwamnatin Jihar karbo bashin billiyan Hamsin ne la’akari da rashin kudi da jihar take fama da shi, kuma...
Wani malamin addinin musulunci dake nan Kano, Malam Usman Bello Torob, ya ce abu ne mai muhimmanci mata su maida hankali wajen kintsa kansu, don dai-dai-ta...
A kalla iyalan gidan Masarautar Saudiya 150 sun kamu da cutar Corona Virus da suka hada da gwamnan birnin Riyadh wanda yanzu haka ke kwance a...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta mika ragamar gudanar da harkokin matatun man kasar nan ga bangarori masu zaman kansu da zarar an kammala gyaran da...
Gwamnatin jihar kano ta ce zata fara koyar da dalibai ta kafar Radio da talabijin, sakamakon rufe makarantu da tayi a wani yunkuri na dakile yaduwar...
Gwamnan jihar Gombe Alhaji Inuwa Yahaya ya yabawa wasu matasa su uku kan yadda suka samar da na’urar samar da iska na gida wanda za’a yi...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta gargadi ‘yan Najeriya da su guji yin alkawarin karya wajen bada taimakon kayayyakin da zasu taimaka...
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya amince da nada Alhaji Muhammad Sani Muhammad a matsayin mai bashi shawara na musamman kan harkokin siyasa. A ranar...