A wasan karshe na gasar cin kofin firimiya na jihar Kano watau Tofa Premier, da aka kammala a yammacin Talatar nan, kungiyar kwallon kafa ta Ashafa...
Hukumar kula da tashoshin jiragen ruwa ta kasa ta baiwa hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC da kuma hukumar kula da inganci...
Hatsarin mota ya rutsa da wasu dalibai 23 da malamansu da suka taso daga karamar hukumar Misau ta Jahar Bauchi zuwa nan Jahar Kano a garin...
Gamayyar hadin gwiwar kungiyoyin ma’aikatan Lafiya ta JOHESU da ta AHPA ta sha alwashin tsunduma yajin aiki a fadin kasar nan, matukar gwamnatin tarayya ta gaza...
Mai martaba Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi na II da Lamidon Adamawa Muhammadu Mustapha Barkindo da sauran masu ruwa da tsaki sun gana da shugabannin kungiyoyin...
Hukumar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika ta ECOWAS tace zata hada kai da kungiyoyin kishin al’umma domin dakile matsalar ta’ammali da miyagun kwayoyi a wasu...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mayar da dakataccen shugaban hukumar kula da Inshorar Lafiya ta kasa Usman Yusuf bakin aiki. Tun a cikin watan Yunin bara...
Rundunar ‘yan-sandan Najeriya ta tura dakarunta kwararru na musamman da aka raba zuwa rukunoni 15 zuwa Jihar Benue domin dakile rikice-rikcen da ke faruwa a Jihar....
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kai ziyara jihar Nasarawa a gobe Talata a wani bangare na lalubo hanyoyin dakile rikicin manoma da makiyaya dake yawan aukuwa...
Gwamnatin jihar Lagos ta samar da wasu kotuna guda hudu da zasu rika sauraron kararrakin cin hanci da rashawa da kuma laifukan cin zarafin bil’adam. Babban...