Kungiyar rajin kare muradun shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu, watau Tinubu Care and Concern TCC, ta ce, sam babu wata baraka da ta kunno kai a...
Majalisar zartarwar jihar Jigawa ta amince da kashe sama da Naira miliyan 500 wajen fadada Noman Rani a Warwade dake yankin karamar hukumar Dutse. Kwamishinan...
Mazauna unguwar Durumin Iya da ke yankin ƙaramar hukumar Birni ta Jihar Kano, sun gudanar da taro domin tsara yadda za su gudanar da aikin gayya...
Gwamnatin jihar Kano, ta bayyana kudurinta na samar da wuraren zama da rumbunan kasuwanci ga mata masu sana’ar hada gurasa da kuma masu hada takalma a...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandare ta Najeriya JAMB, ta ce ta saki sakamakon jarrabawar dalibai 11,161 daga cikin dalibai 96,838 da suka...
Hukumar dake lura da hasashen masana yanayi ta kasa NiMet ta yi hasashen cewar za a samu ruwan sama mai karfi tare da Tsawa na tsawon...
Gwamnatin Kano ta umarci shugabanin kananan hukumomin 44 na jihar da su samar da kwamitocin da zasu lura da saka naurorin Taransfoma guda dari biyar da...
Ɗan takarar jam’iyyar Labour Party LP a zaben shekarar 2023 Peter Obi, ya ce zai nemi takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2027 domin kawo ƙarshen mulkin...
Mai magana da yawun majalisar dattijai, Sanata Yemi Adaramodu, ya bayyana cewa har yanzu ba su karɓi kwafin hukuncin kotu na gaskiya ba, dangane da shari’ar...
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta bayyana cewa za ta koma majalisar dattijai a gobe Talata, bayan hukuncin kotu da ya soke dakatarwar da aka yi mata. ...