

Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya amince da kafa tawagar Najeriya da za ta shiga wajen aikin haɗin gwiwa da Amurka, a karkashin kwamitin US Nigeria...
Tsohon Shugaban Kasa, Goodluck Jonathan, ya dawo Najeriya inda ya sauka a birnin tarayya Abuja bayan da aka fito da shi daga ƙasar Guinea-Bissau sakamakon juyin...
Sojojin da suka kifar da gwamnati a Guinea-Bissau a jiya Laraba sun tsare shugaba Omar Sussoko Embalo da wasu manyan jami’an gwamnatinsa tare da rufe kan...
A gobe Juma’a ne ake sa ran za a gudanar da jana’izar marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi, wanda ya rasu da Asubahin yau Alhamis. Rahotonni sun...
Gwamnan Jihar Nasarawa, Injiniya Abdullahi Sule, ya gabatar da kasafin kuɗi na shekarar 2026 da ya kai kimanin Naira biliyan 517 da miliyan 540 ga majalisar...
Majalisar Dattawan Najeriya ta bukaci da a kafa dokar zartar da hukuncin kisa ga duk wanda aka samu da laifin yin garkuwa da mutane da kuma...
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci kan matsalar tsaro a faɗin ƙasar, yana mai bayar da umarnin ɗaukar ƙarin jami’an ‘yansanda da na soja....
Wasu jami’an soji sun ce sun ƙwace cikakken iko da ƙasar Guinea-Bissau a daidai lokacin da rahotanni ke cewa an kama shugaban ƙasar Umaro Sissoco Embaló....
Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar, ya caccaki gwamnatin shugaba Tinubu kan batun ceto ɗalibai mata da yan bindiga suka sace a Kebbi. Atiku,...
Hukumar hana Fasa Kwauri ta Najeriya Kwastam, ta ce za ta mayar da yin gwajin tu’ammali da miyagun ƙwayoyi a matsayin wajibi ga dukkan sabbin jami’ai...