Wata cuta da har kawo yanzu ba a kai ga gane kowace iri ba ce ta yi sanadiyyar mutane 8 a garin Dungurawa da ke yankin...
Gwamnatin tarayya ta yi watsi da kalaman da tsohon Ministan tsaro Theophilus Danjuma ya furta cewa jami’an tsaron kasar nan na cewa su na hada kai...
Akalla awanni tara hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa ta kwashe tana tambayoyi ga tsohon babban hafsan sojin kasa na kasar nan Laftanal...
Rahotanni daga jihar Yobe sun ce kungiyar Boko-Haram ta dawo da ‘yan matan Sakandaren Dapchi wadanda ta sace su a ranar sha tara ga watan jiya...
Kungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty International, ta ce Sojojin Kasar nan sun yi biris da gargadin cewa ‘yan Boko Haram za su kai hari, sa’o’i...
Rundunar ‘yan-sandan Najeriya ta janye tawagarta ta karshe mai dauke da jami’ai 108 da ta rage cikin shirin samar da zaman lafiya na Majalisar dinkin Duniya...
Majalisar wakilai ta janye dakatarwar da ta yiwa dan majalisa mai wakiltar Kiru da Bebeji daga jihar Kano Abdulmumin Jibrin. Wannan na zuwa ne biyo bayan...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce gwamnatin sa ta dauki gabaran tattaunawa da kungiyar Boko-Haram domin ceto ‘yan matan Sakandaren Dapchi wadanda aka sace su a...
Mataimakin shugaban Majalisar Dattijai Sanata Ike Ekweremadu ya musanta rahoton da aka yada da cewa ya bukaci Sojoji su ceto kasar nan daga halin da ta...
Hukumar gudanarwar jami’ar UNIBEN da ke jihar Edo ta tabbatar da mutuwar daya daga cikin daliban ta wanda ake zarkin ya kashe kansa ne a cikin...