

Rahoton WHO ya nuna an samu ɓarkewar cutar Deptheria a jihohi 21 An fi samun yawan alkaluman waɗanda suka kamu da cutar ce a Kano Daga...
Tsarin siyasar da ake gudanarwa a yanzu ya sha bamban da wadda marigayi Malam Aminu Kano ya yi Babban amfanin dimukuradiyya shi ne a samar da...
A kalla matasa dubu dari biyar ne za su samu aikin yi a kowacce shekara a Kano, matukar zasu mayar da hankali wajen sana’o’in dogaro da...
A yau ne mutane masu bukata ta musamman su 9 za su karbar takardar kama aiki a matakin gwamnatin jihar Kano. Tun da fari dai masu...
Farfesa Muhammad Yahuza Bello ne ya bayyana hakan a yau, lokacin da yake Jawabi yayin shirye-shiryen fara jarabawar ya ce, ‘a cikin cibiyoyi 11 da ake...
Gobarar ta kona shaguna sama da dari kurmus, a kasuwar ‘yan Katako da ke Sabon garin Zaria a karamar hukumar Sabon Gari Shugaban kasuwar Alhaji Mohammed...
Dakta Aliyu Haruna Muhammad ya bukaci gwamnatin tarayya da ta sanya baki kan rikicin da ke rafuwa a kasar Sudan Shima Malam Abdulmutalib Ahmad ya zama...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama matasa 83 da ta ke zargi da aikata fashi da makami a lokacin bukukuwan sallah karama Matasan da aka...
A yau ne Asiwaju Bola Ahmed Tinubu zai dawo gida Nijeriya Hakan na zuwa ne kwanakin kadan kafin cikar wa’adin ranar rantsuwa da za a yi...
Shugaban hukumar NDLEA a Kano ya ce yawanci laifukan ta’addanci ana yinsu ne bayan shaye-shaye. Yayi kira ga matasa da su guji shaye-shayen don gujewa...