Rahotanni daga unguwar Ƙoƙi a nan Kano na cewa, amaryar nan da aka nema aka rasa kwana guda kafin auren ta ta kuɓuta. Dangin amaryar sun...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta ce, a Talatar nan ake sa ran samun sakamakon gwajin da aka yiwa masu ɗauke da cutar fitsarin jini da...
Gwamnatin jihar Kano ta haramta sayar da sinadaran haɗa lemo da ake zargin sun haifar da cuta a jihar. Gwamnatin ta bayyana hakan ne ta bakin...
Babbar kotun shari’ar Musulinci da ke kofar kudu karkashin jagorancin mai shari’a Ustaz Ibrahim Sarki Yola ta fara sauraron karar wani matashi da ake zargi da...
Babbar kotun shari’ar Musulinci da ke zamanta a Kofar Kudu karkashin jagorancin mai shari’a Ustaz Ibarahim Sarki Yola, ya ba da umarnin kamo masa mai unguwar...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi ƙarin bayani kan sakamakon farko da ta samu daga birnin tarayya Abuja kan cutar da ta ɓulla a wasu...
Kungiyar Jama’atul Tajdidul Islam ta gurfanar da Kwamishinan Shari’a kuma atoni Janar na jihar Kano Barista Lawan Abdullahi gaban kotu, tana bukatar kotun da ta tursasa-shi...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta ce, kawo yanzu mutane 167 ne suka kamu da cutar nan da ta ɓulla a wasu yankunan jihar. A wata...
Wata Kungiya mai rajin tallafawa matasa a nan Kano mai suna Arewa Agenda, ta yi kira ga matasa da su dage wajen neman ilimin fasahar zamani...
Rahotanni daga unguwar Ƙoƙi da ke nan Kano na cewa an yi garkuwa da wata amarya da ake shirin ɗaura auren ta a ranar Lahadi 14-03-2021....