

Gwamnatin jihar Kano ta ayyana ranar Litinin 09 ga watan Agustan 2021 a matsayin ranar hutu ga ma’aikata don murnar shigowar sabuwar shekarar Musulunci Gwamna Dakta...
Mai martaba sarkin Kano murabus, Muhammadu Sanusi na biyu ya biyawa ɗaurararu 38 bashin da ake bin su, da kuɗin ya kai sama da miliyan 22....
Mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya yi kira ga ‘yan majalisar dokokin jihar kano da su rika taimakawa masarautu domin samun ci gaban...
Manyan kotunan jihar Kano za su fara hutun su na shekara-shekara. Mai magana da yawun kotun Kano Baba Jbo Ibrahim ne ya bayyana hakan, ta cikin...
Ƙungiyar ƴan fansho ta ƙasa reshen jihar Kano ta ce, kuɗin da ya shigo asusun yan Fansho daga ƙananan hukumomi na wannan watan, ba zai taba...
Mutanen ƙauyen Rimi a ƙaramar hukumar Sumaila sun ƙone wasu mutane biyu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne. Wannan al’amari ya faru ne da...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, zaɓen shugabannin mazaɓu na jam’iyyar APC a matakai daban-daban da za a gudanar ba zai hana yin aikin tsaftar muhalli na...
Gwamnatin jihar Kano ta dasa harsashin fara ginin ofishin ƴan sanda a Getso da ke ƙaramar hukumar Gwarzo. Aikin wanda za a gudanar da shi a...
An bukaci dan kwangilar dake aikin Titin Sheikh Mudi Salga a yankin karamar hukumar Dala da ya koma bakin aikin don kammala aikin cikin lokaci. Majalisar...
Kotun shari’ar musulunci dake Kofar Kudu karkashin mai shari’a Ibrahim Sarki Yola, taki amincewa da bukatar gwamnatin Kano da Sheikh Abduljabbar kan ranar dawowa ci gaba...