

Masanin kimiyyar siyasa nan na jami’ar Bayero da ke nan Kano, Dakta Sa’idu Ahmad Dukawa ya bayyana cin hanci da rashawa a matsayin babban abinda ke...
A baya-bayan nan ne gwamnatin Kano ta sanar da cewa za ta kaddamar da shirin bayar da tallafi ga mata masu juna biyu da kananan yara,...
Wata kungiya mai zaman kanta mai rajin dorewar ci gaban al’umma da ayyukan gina Bil-adama wato Sustainable Dynamic Human Development Initiative, ta horas da masu tuka...
Sarkin Karaye Alhaji Ibrahim Abubakar na biyu, ya bukaci manoman da ke masarautar ta Karaye da su jajirce wajen Noma a damunar bana domin samar da...
Shirin bunkasa noma da kiwo na jihar Kano, Kano state Agro Pastoral Development Project ,KSDAP, zai hada kai da cibiyar bunkasa samar da dabbobi da...
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta Kano ta ce dalilin da ya sanya bata binciki zargin rashawa da ake yiwa gwamna...
Kamfanin rarraba wutar lantarki na kasa TCN yace yunkurin da suke yi na samar da babbar transformer (mobile transformer) a Bichi da zata rika bai wa...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta ce mutum 11 ne aka tabbatar sun kamu da cutar Covid-19 a fadin jihar, ranar Alhamis, Ma’aikatar ta wallafa hakan...
Kungiyar Kwallon kafa ta Zamalek Fc, dake Dakata tayi bikin cika shekara 20 da Kafuwar Kungiyar. Bikin wanda aka gudanar tare da fafata wasa a yammacin...
Gwamnatin jihar Kano , ta amince da bada hayar kadada 1,000 ga manoma ‘yan kasuwa don Noman abincin dabbobi wadatacce karkashin shirin bunkasa Noma da kiwo...