Ma’aikatar kananan hukumomin ta jihar Kano ta gabatar da naira biliyan dari biyu da goma sha shida da miliyan sittin da biyu da dubu dari tara...
Wani kwararre a fannin kafafen sada zumunta jihar Kano, Bashir Bashir Galadanci ya kai karar kakakin rundunar ‘yan sandar jihar Kano bisa zargin cin zarafinsa tare...
Barista Ibrahim Sule ya ce rashin bin umarnin kotu da wasu gwamnatoci da masu madafan iko a kasar nan ke yi na taka rawa wajen ta’azzara...
Gwamnatin jihar Kano ta yi alkawarin samar da jakadun wayar da kai na al’umma wato Education Vanguard , a mazabu 484 dake fadin jihar Kano don...
Kungiyar malaman kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar Kano, ta baiwa gwamnatin jihar Kano wa’adin mako guda ta daina sayar da filayen makarantar ga jama’a ko...
Majalisar dokokin jihar Kano za ta gudanar da taron jin ra’ayin jama’a kan kunshin kasafin kudin badi Wanda gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya gabatar a...
Majalisar zartaswa ta jihar kano ta amince da kafa hukumar samar da cigaban ilimi a makarantun dake fadin jihar. kwamishinan yada labarai na jihar kano kwamared...
A yayin da Majalisar Dinkin duniya ta ware Ranar 25 ga watan Nuwamba a matsayin ranar yaki da cin zarafin mata ta Duniya,dubban mata a fadin...
Asibitin kashi na Dala ya ci gaba da shirya gangamin taron wayar da kan Al umma akan yanda za a dakile tashin gobara. Mahukuntan kashin asibitin...
Majalisar dokokin jihar Kano ta katse hutun da saba yi a yanzu, inda za ta dawo gobe Laraba ashirin da bakwai ga watan Nuwamba domin ci...