

Tsohon hadimi na musamman ga gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje Alhaji Sani Mohammed, wanda akafi sani da Sani Rogo ya bar jam’iyyar APC. Rogo ya...
Farfesa Shehu Alhaji ya musanta zargin yin sama da fadi na miliyoyi Farfesa ya zargi mambobin ASUU da kitsa masa manakisa. Tsohon shugaban jami’ar kimiyya da...
⦁ Wani magidanci Malam Sagir mai magani ya tarar da gasar matarsa da kanwarta bayan ya dawo gida da misalin 11 na dare. ⦁ Lamarin ya...
Gwamnatin Jihar Kano ta bada Umarnin a bude makarantun Firamare, Dana sakandire farkon mako Mai kamawa, don fara karatun zango na biyu. Daliban da suke makarantun...
Kungiyar ta ce ilimi shike gina rayuwar dan Adam Ta bayar Tallafin Kayayyakin karatu Tayi kira ga daliban da su maida hankali wajen samun ilimi ingantacce....
Gwamnan ya kuma maye gurbinsa da DaktaNazifi Bichi. An sauke Baba Impossible ɗin ne biyo bayan halin rashin ɗa’a da ya nuna da kuma furta wasu...
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da yi wa wasu dokoki kiranye domin yi musu kwaskwarima. Shugaban na majalisar Injiniya Hamisu Ibrahim Chidari ne ya bayyana...
Gamayyar kungiyoyin kare hakkin al’umma a nan Kano ta ce, ya zuwa yanzu ta kammala shirin yakar duk wani dan siyasa da ke furta kalaman da...
Sarkin Yarabawa(Yoruba ), Mazauna jihar Kano Muritala Alimi Otisese , ya yabawa tawagar jihar Kano data dawo daga bikin wasanni na ƙasa karo na 21 da...
Majalisar dokokin jihar Kano ta ce za ta gudanar da bincike kan hakkokin yan fansho na Kano. A cewar majalisar za ta ɓullo da hanyoyin da...