Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Kano

Bayan ajiye aiki: Hadimi na musamman ga Ganduje ya fice daga jam’iyyar APC

Published

on

Tsohon hadimi na musamman ga gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje Alhaji Sani Mohammed, wanda akafi sani da Sani Rogo ya bar jam’iyyar APC.

Rogo ya sanar da barin jam’iyyar APC ne ta cikin wasikar da ya aikewa shugaban jam’iyyar na mazabar Unguwa Uku cikin Gari, da ke yankin karamar hukumar Tarauni wadda ke dauke da kwanan watan 9 ga Disamban 2023.

Wata majiya ta tabbatarwa da Solasbase cewa, barin jam’iyyar da shahararren dan siyasar a karamar hukumar Tarauni yayi, na da nasaba da kama karya da ake masu cikin jam’iyar.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!