

Babbar kotun jiha mai lamba 15 karkashin mai shari’a Nasiru Saminu ta yi watsi da bukatar hukumar KAROTA na ta dakatar da aiwatar da hukuncin hana...
Hukumar Sadarwa ta kasa NCC tace zuwa yanzu ta rufe layukan sadarwa da ba’a hada da lambar shaidar zama dan kasa ba sama da miliyan 72....
Ƴan sanda sun gurfanar da dattijuwar nan Furaira Abubakar Isah a gaban kotu da matashin da ake zargi Isah Hassan. Ana dai zargi dattijuwa Furaira mazaunoyar...
Ana zargin wani mutun kai kimamin shekaru 55 a duniya ya rataye kansa. Da asubahin ranar Laraba aka tarar da mutumin rataye a jikin wata bishiyar...
Mai bai wa gwamnan Kano shawara kan harkokin hukumar KAROTA Nasiru Usman Na’ibawa ya ce, Baffa Babba Danagundi ya amince da dakatarwar da gwamnati ta yi...
Wata kotu a Kano ta yankewa wani matashi hukuncin dauri da bulala sakamakon samunsa da laifin satar baburin Adaidaita sahu. Kotun shari’ar musulunci da ke zamanta...
An haifi marigayi Alhaji Muhammad Adamu Dan kabo a ranar 4 ga watan Afrilun shekarar 1942 a karamar humar Kabo ta jihar Kano. Inda yayi karatun...
Ministan Lantarki na ƙasa Injiniya Abubakar D. Aliyu ya kai ziyara ƙasar Jamus domin gani da ido a katafaren kamfanin makamashi na duniya wato Siemens. Yayin...
Likitoci a Kano sun yanke hannun wani matashi da aka yanka sanadiyyar zuwa yin nasiha da neman sulhu. Rahotanni sun ce matashin Salisu Hussain ya gamu...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, cinkoson dalibai a makarantu ya sanya aka ta fito da tsarin yin azuzuwa masu hawa biyu zuwa uku. Shugaban hukumar kula...