

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya musanta nuna goyon bayansa ga kowane tsagin shugabacin jam’iyyar APC na Kano. A wata sanarwa da mai magana da yawunsa Malam...
Kotun tafi da gidanka kan tsaftar muhalli ta rufe wasu banɗakunan haya guda biyu a kasuwar Ƴankaba saboda rashin tsafta. Kotun ta yanke hukuncin ne ƙarƙashin...
Gwamnatin jihar Kano za ta gudanar da ɗuban tsaftar muhalli a gobe Asabar. Kwamishinan muhalli Dakta Kabiru Ibrahim Getso ne ya tabbatar da hakan ta cikin...
Ana fargabar hatsarin mota a Katsina ya hallaka liman da wasu matasa kimanin bakwai ƴan unguwar Kurna ta jihar Kano. Mai unguwar Kurna Tudun Bojuwa, Kwaciri...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta musanta rahoton cewa ta gayyaci Sarauniyar Kyau Shatou Garko da iyayenta. Babban Daraktan Hukumar Dr. Aliyu Musa Aliyu Kibiya ne...
Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta tabbatar da rushe zaɓen shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kano da ɓangaren gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya gudanar. Alkalin...
Hukumar tsara birane ta jihar Kano KNUPDA ta alaƙanta raunin dokar da aka samar ta bibiyar gine-ginen da ake yi ba bisa ka’ida ba, a matsayin...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, za a kammala aikin Dam ɗin Ƴansabo da ke karamar hukumar Tofa a farkon shekarar 2022. Kwamishinan Muhalli Dakta Kabiru Ibrahim...
Ƙungiyoyin matasa sun gabatar da zanga-zangar lumana domin nuna damuwarsu bisa yawaitar kashe kashen mutane a Arewacin ƙasar nan. Matasan ɗauke da kwalaye kunshi da rubutu...
Mai fashin baƙi kan al’amuran yau da kullum Alhaji Amanallah Ahmad Muhammad ya ce, samar da jami’o’i masu zaman kansu zai rage fitar ɗalibai zuwa ƙasashen...