

A ranar Alhamis 28 ga watan Oktoba, lauyoyin gwamnati 12 suka sake gabatar da shaida na biyu a gaban kotu kan ƙarar da gwamnatin Kano ta...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta ce kafin ƙarshen shekarar 2021 za ta kammala aiki kan kasafin baɗi da Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya gabatar mata....
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2022 da ya kai naira biliyan 196 Gwamnan ya gabatar da kasafin ne a...
Gwamna Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya zauna a zauren majalisar dokokin Kano domin gabatar da kasafin kuɗin 2022. Gwamnan ya isa majalisar tare da rakiyar...
Gwamnatin jihar Kano ta ce tana dab da buɗe makarantar ƙwararru masu jinyar ido a jihar. Kwamishin lafiya na jihar Dakta Aminu Ibrahim tsanyawa ne ya...
Hukumar ƙawata birane ta jihar Kano ta fara aikin dakatar da shaguna da kwantena da aka dasa su ba bisa ƙa’ida ba. Hukumar ta ce, an...
Masanin kimiyyar siyasa da mu’amalar ƙasa da ƙasa a jami’ar Bayero da ke Kano Farfesa Kamilu Sani Fagge ya ce, zalinci da kama karya da wasu...
Majalisar dokokin Jihar Kano ta amincewa gwamna Ganduje ya ciyo bashin sama da Naira biliyan 18 da miliyan 700 daga bankin CBN. Amincewar ta biyo bayan...
Wani matashi Aliyu Sabo Bakinzuwo ya nemi afuwar shugaban hukumar tace fina-finai ta Kano kan kalaman ɓatancin da yayi masa. A wata ganawa da manema labarai,...
A ranar 25 ga watan Okotaban 2018 babban editan jaridar Daily Nigerian da ake wallafawa a Internet Ja’afar Ja’afar ya bayyana gaban majalisar dokokin jihar Kano....