Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya naɗa Barrista Mahmud Balarabe a matsayin mai riƙon mukamin shugaban hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da cin hanci da...
Hukumar sadarwa ta kasa NCC ta gabatar da wani taro anan Kano dan kawo karshen korafe-korafen da mutane sukeyi dangane da sabunta rijistar layikan waya. Shugaban...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta kama wani matashi da ake zargin yana sojan gona, inda ya ke bayyana kansa a matsayin mataimakin kwamishinan ƴan sanda....
Majalisar dokokin jihar Kano ta dakatar da shugaban hukumar karɓar ƙorafin da yaƙi da cin hanci da rashawa Muhyi Magaji Rimin Gado. Majalisar ta ce ta...
Babbar Kotun Jihar Kano karkashin jagorancin Mai Shari’a Farouq Lawan a ranar Laraba ta aike da Jude Ameh da Ademola Aderibigbe gidan gyaran hali bisa zargin...
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da rushe hukumar kwashe shara ta jihar REMASAB. Kwamishinan muhalli Dakta Kabiru Ibrahim Getso ne ya bayyana hakan yayin zantawarsa da...
Gwamnatin jihar Kano ta fara biyan kuɗaɗen diyya ga al’ummar yankin ‘yan Sabo a karamar hukumar Tofa. Diyyar dai ta biyo bayan karɓar gonakin da kuma...
Ma’aikatar muhalli ta jihar Kano ta ce za ta samar da wasu dabaru a guraren zubar da shara a fadin jihar. Kwamishinan Muhalli Dakta Kabiru Ibrahim...
Ƴan bindiga sun buɗe wuta ga jerin gwanon motocin gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar ganduje a daren jiya talata. Rahotanni sun ce ƴan sanda uku ne...
Hukumar KAROTA ta ce, daga yanzu lasisin tuƙa adaidaita sahu a Kano ya koma Naira dubu ɗari maimakon dubu takwas da ake yi a baya. Shugaban...