

Limamin masallacin juma’a na Umar Sa’id Tudunwada da ke Tukuntawa anan Kano Dakta Abdullahi Jibrin Ahmad ya ce, zagin shugabanni ne ke haifarwa ƙsar nan koma...
Fitaccen ɗan wasan Hausa a Kannywood Tijjani Asase ya ce, ya fara neman kuɗi daga sana’ar gwamngwan. Tijjani ya kuma ce yayi sana’ar karen mota kafin...
Wani ɗan kasuwar kayan miya da ke ƴan Kaba ya kokawa kan yadda suke asarar tumatir a wannan lokaci. Lawan Abdullahi ne ya bayyana hakan a...
Masu gudanar da sana’a a kan danjar titi sun koka bisa yadda suke fuskantar barazana ga lafiyar su har ma rayuwakn su. A zantawar mu da...
Gwamantin jihar Kano, ta yiwa ma’aikata sama da 187 ƙarin girma tare da sauke 18 daga cikin su. Shugaban ma’aikata na jihar Kano Injiniya Bello Muhammad...
Ana fargabar mutuwar mutane da dama yayin da 20 suka jikkata, a wani hatsarin mota da ya afku a garin Imawa da ke ƙaramar hukumar Kura...
Shugaban sashin nazarin harkokin mulki da gudanarwa a jami’ar Bayero kuma masanin kimiyyar siyasa a nan Kano ya ce, ƙasa ɗaya dunƙulalliya na samuwa ta hanyar...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta ce, rashin samar da ingantaccen abinci mai gina jiki ga yara na haifar musu da naƙasa a ƙwaƙwalwar su. Babban...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, za ta gidaje dubu 10 ga ma’aikata a faɗin jihar. Kwamishinan sufuri Mahmud Muhammad Santsi ne ya bayyana hakan yayin zantawar...
Ƴan bindigar da suka sace ɗalibar jami’ar Bayero mai suna Sakina Bello sun nemi kuɗin fansa na naira Miliyan ɗari kafin sakin ta, kamar yadda jaridar...