

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce, ta yi haɗin gwiwa da kasuwannin sayar da wayoyin hannu domin su riƙa samun bayanan masu ƙwacen waya. Jami’in...
Gwamnatin jihar Kano za ta farfaɗo da alaƙar da ke tsakanin ta da Pakistan. Dawo da alaƙar za ta mayar da hankali wajen inganta fannin ilimi...
Shugaban Sashen nazarin tattalin arziƙi a jami’ar Yusif Maitama Sule a nan Kano, Dakta Abdurrazaq Ibrahim Fagge ya ce sabon shirin shugaban ƙasa Muhammadu Buhari akan...
Duk da kokarin da gwamnati ke yi na tabbatar da rabon albarkatun kasa daidai gwargwado, har yanzu ana samun banbance-banbance wajen kula da cibiyoyin lafiya a...
Hukumar tace fina-finai da ɗab’i ta jihar Kano ta haramta haska duk wasu fina-finai da aka nuna yin garkuwa da mutane. Hukumar ta ce, ta haramta...
Hukumar ɗauka da ladabtar da ma’aikatan shari’a ta Kano ta dakatar da Akanta da Daraktan Kuɗi na kotunan Shari’ar Muslunci na jihar. Hukumar ƙarƙashin Babban Jojin...
Gwamnatin jihar Kano ta ce ta yi hadin gwiwa da babban bankin kasa CBN domin samun rancen kuɗin da za ta sayi na’urar cirar kuɗi ta...
Ana zargin wani mutum ya kashe ɗan cikinsa ta hanyar yi masa dukan kawo wuka da tabarya a unguwar Rijiya biyu a ƙaramar hukumar Dala. Da...
Majalisar dokokin jihar Kano ta buƙaci gwamnatin jihar Kano ta da yi gaggawar samar da ƙarin hanyar ratse ga masu ababen hawa. An buƙaci samar da...
Majalisar malamai ta jihar Kano ya bayyana cewa aikin jarida ya yi kama da aikin malanta ta fannin faɗakarwa. Shugaban majalisar Malam Ibrahim Khalil ne ya...