Jam’iyyar APC mai mulki ta ɗage babban taron ta na ƙasa. Tun da farko dai jam’iyyar ta tsara gudanar da babban taron ne a ranar 26...
Ƙungiyar malaman kwalejin kimiyya ta ASUP ta ce, jihar Kano ta zama koma baya a fagen ilimin kimiyya da fasaha. Mai magana da yawun ƙungiyar Abdullahi...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya mikawa majalisar dokokin Najeriya ƙarin kudirin kasafin kuɗi na naira tiriliyan 2 da biliyan 55 domin amincewa. Kazalika shugaba Buhari na...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kama dakataccen kwamandan sashin binciken miyagun Laifuka da ke ƙarƙashin ofishin sufeto janar na ƴan sanda DCP Abba Kyari. Jaridar PUNCH...
Babbar kotun jihar Kano mai lamba 5 ta ci gaba da sauraron shari’ar zargin kisan kai da ake yiwa malamin makarantar nan Abdulmalik Tanko da Hashim...
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa NDLEA, ta ce tana neman dakataccen kwamandan sashin yaƙi da miyagun ayyuka da ke aiki a...
Majalisar dokoki ta jihar Kano, ta amince da dawo da dokokin gudanarwar kasuwannin Muhammadu Abubakar Rimi da Singa. Dawo da dokokin zai bada dama domin yi...
Kotun majistret mai lamba 58 ƙarƙashin mai Sharia Aminu Gabari ta sassauta sharuɗan da ta gindaya a kan bayar da belin Injiniya Mu’azu Magaji Ɗansarauniya. Yayin...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta ƙaddamar da kafata ina liman masallata kuma na jihar a matsayin dakarun Hisba na sa-kai. Babban kwamandan hukumar Sheikh Harun...
Jami’iyyar PDP a Kano ta musanta labarin dage zaben shugabanninta na shiyyar arewa maso yammacin kasar nan da zai gudana a ranar Asabar 12 ga Fabrairun...