Daruruwan yan sanda ne ke fuskantar barazanar kora ko rage musu matsayi ke gaban kwamitin ladabtarwa na hukumar, bayan kafa kwamitin bincike a kansu. Wannan...
Hukumar kididdiga ta Najeriya NBS, ta ce, an samu raguwar hauhawan farashin kayan masarufi a fadin kasa da kaso 22.22 cikin 100 idan aka kwatanta da...
Dakarun Sojojin Najeriya bisa jagorancin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, sun gudanar da faretin girmamawa ga tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari. An gudanar da faretin ne...
A nasa ran tsofaffin shugabannin Najeriya tare da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu za su halarci jana’izar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari yau Litinin a garin...
Ƙungiyar Gwamnonin Jihohin Arewa NSGF ta bayyana kaɗuwa da alhininta game da rasuwar tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari, tana mai cewa wannan babban rashi ne ba...
Tsohon Shugaban kasar nan Muhammadu Buhari, ya rasu a yau Lahadi. Wata sanarwa da mai magana da yawunsa Malam Garba Shehu ya, fitar da yammacin...
Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, UAE ta sake saka wasu dokoki masu tsauri ga ‘yan kasar nan da ke neman bizar shiga ƙasarta domin yawon buɗe ido ko...
Sanata mai wakiltar mazaɓar Kogi ta Tsakiya,Natasha Akpoti-Uduaghan ta bayyana cewa ta jinkirta komawarta majalisa ne sakamakon shawarwarin lauyoyi da kuma bin dokoki, duk da cewa...
Hukumomi a jihar Texas da ke Amurka sun bayyana cewa adadin waɗan da suka mutu sakamakon ambaliyar Ruwa jihar sun zarta 100. Masu aikin ceto...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandare ta Najeriya JAMB, ta ce ta saki sakamakon jarrabawar dalibai 11,161 daga cikin dalibai 96,838 da suka...