

Majalisar Wakilai, ta kuduri aniyar shiga tsakani a rikicin da ya barke tsakanin kungiyar manyan ma’aikatan man fetur da iskar gas PENGASSAN da Kamfanin mai na...
Shugaban hukumar kula da aikin hajji ta Najeriya NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Usman Pakistan, ya musanta zargin da jaridar News Point Nigeria ta wallafa cewa ya...
Jagoran ‘yan bindiga masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara Bello Turji, ya saki mutum sama da 100 da yake tsare da su a wani sabon...
Kungiyar malaman jami’o’in Najeriya ASUU, ta tabbatar da cewa ta na ci gaba da tattaunawa da wakilan gwamnatin tarayya da Alhaji Yayale Ahmed ke jagoranta, yayin...
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da cewa Turanci da Lissafi sun ci gaba da zama dole a O’Level Wannan na cikin wata sanarwa da Daraktar...
Ƙunguyar kwallon ƙafa ta Barau FC ta ƙayyade adadin mutanen da za su shiga filin wasa na Sani Abacha dake Kano a wasanta da Kano Pillars...
Gwamnatin Jihar Kano ta amince da aiwatar da aikin saka na’urar Solar da kuma sayen sabbin kayayyakin aikin lafiya a Babban Asibitin Fagwalawa Cottage, Babban Asibitin...
Shalkwatar ta karyata rahotannin da ke cewa an kama sama da jami’an soja goma sha biyu bisa yunkurin juyin mulki inda ta ce rahotannin da wasu...
Mazauna yankunan Neja ta Arewa sun gudanar da taron addu’a ta musamman a filin Idin Kontagora, hedikwatar karamar hukumar Kontagora, domin neman taimakon Allah kan yawan...
Wasu ƴanbindiga sun kai wani sabon hari a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna a arewacin duk da sulhun da aka yi a yankin. Ƴanbindigar sun...