

Kasar Saudi Arebiya ta sanar da cewa shirye-shirye sun yi nisa wajen ganin an dawo da gudanar da ibadar Umara a kasa mai tsarki, tun bayan...
Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya aike da ta’aziyar sa ga al’umma da kuma jihar Kaduna kan rashin da aka yi na Sarkin Zazzau Alhaji...
Kotun majistret mai zamanta a nan Kano ta aike da kansilan mazabar Bachirawa a karamar Hukumar Ungogo gidan yari saboda dokan wani matashi. A makon da...
Kotun daukaka kara dake zamanta a nan Kano ta jingine hukuncin da kotun sauraron karar zabe ta yi ranar 24 ga watan Yulin da ya gabata...
Hukumar bincike game da aukuwar hadarin jiragen sama ta kasa AIB ta fitar da kwarya-kwaryar rahoton farko na hatsarin jirgi mai saukar Ungulu da ya fada...
Masanin tattalin arziki na kwalejin Ilimi ta Sa’adatu Rimi Dr. Abdussalam Kani yace rashin cigaba da dora ayyukan da gwamnatocin baya ke yi na daga cikin...
A wani mataki na tallafawa al’umama sakamakon annobar Corona, gwamanatin tarayya ta fitar da jadawalin fara yin rijistar shirin rage radadi a yau litinin. Cikin wata...
Gwamantin jihar Kano ta ce za ta ci gaba da feshin magani a makarantun jihar nan domin dai kare dalibai daga kamuwa da kwayar cutar Corona....
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce, za a yi jana’izar marigayi Sarkin Zazzau Alhaji Shehu Idris CFR da ƙarfe 5 na yammacin yau Lahadi. Gwamnan jihar Malam...
Rahotonni daga birnin Zazzau na cewa Allah ya yiwa Sarkin Zazzau Alhaji Shehu Idris rasuwa. Wakilin Freedom Radio Hassan Ibrahim Zariya ya ce, sarkin ya rasu...