Ƴan bindiga sun kashe ɗan majalisa mai wakiltar ƙaramar hukumar Giwa a majalisar dokokin jihar Kaduna Aminu Rilwan Gadagau. Ɗan majalisar wanda shi ne shugaban kwamitin...
Shugaban ƙasa Muhammdu Buhari ya miƙa sunan Mu’azu Jaji Sambo daga jihar Taraba gaban majalisar dattijai domin naɗa shi a matsayin sabon minista. Shugaban majalisar dattawa...
Gwamna jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal yayi kira ga shugaban ƙasa Muhammadu Buhari da ya sanya dokar ta ɓaci a dukkanin yankunan da suka fi fuskantar...
Ana raɗe-raɗin wani rikicin cikin gida na shirin ɓarkewa a jam’iyyar PDP Kwankwasiyya, tsakanin manyan jiga-jiganta biyu. Abba Kabir Yusuf da aka fi sani da Abba...
Kotun tarayya mai lamba biyu da ke Kano ta umarci ƴan sanda su biya diyyar Naira Miliyan Goma ga dangin ɗaya daga cikin matasa biyu da...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya aike da wata babbar tawaga wadda ta ƙunshi shugabannin hukumar Leƙen asiri da tsaro ta ƙasa zuwa jihohin Sokoto da Katsina,...
Wasu ƴan ta’adda sun hallaka Kwamishinan Kimiyya da Fasaha na jihar Katsina. Al’amarin ya faru ne a daren Larabar nan, inda maharan suka kutsa gidansa da...
Kotu ta umarci jami’an gidan gyaran hali da su bar Malam Abduljabbar Nasiru Kabara ya sanya hannu domin fitar da kuɗi daga asusunsa na banki da...
Hukumomi a ƙasar Saudiyya sun dakatar da Najeriya shiga ƙasar sakamakon ɓullar sabuwar nau’in cutar Corona samfurin Omicron. Shugaban hukumar kula da sufurin jiragen sama ta...
Sarkin Ban Kano Alhaji Mukhtar Adnan ya rasu. Rahotanni daga iyalan Marigayin sun bayyana cewa ya rasu da safiyar yau Juma’a bayan wata gajeriyar rashin lafiya....