

A jiya Alhamis ne aka yi jana’izar fitaccen malamin nan Khalipha Sheikh Ahmed Tijjani Ibrahim Inyass wanda ya rasu a ranar Talata. Marigayi Sheikh Khalipa Inyass...
Jiya Alhamis an shafe kusan yini guda a nan Kano cikin yanayin ruwan sama, lamarin da ya jawo tsaiko wajen gudanar da wasu al’amuran jama’a, wannan...
Bayan karin man Fetur da gwamnati ta yi, al’umma a nan Kano sun fara nuna damuwarsu bayan da wasu gidajen man suka fara sauya farashi, zuwa...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta cafke wani fitaccen dan sara suka mai suna Aminu A. Aminu dan shekaru 21 wanda ake zargi da...
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da rashawa ta Kano ta ce, ta kaddamar da bincike kan zargin zaftarewa malaman addini kudin addu’a da gwamna ya ba...
Shirin bunkasa Noma da kiwo na jihar Kano , Kano state Agro Pastoral Development Project KSADP, zai fara shirin Bayen Shanu don bunkasa yawaitar Madara...
Jami’ar Bayero ta gudanar da zaben tantance gwani na ‘yan takara dake neman jagorancin shugabantar Jami’ar wato Vice Chancellor a tsawon shekaru biyar a gaba, bayan...
Masu cutar Corona 11,188 ne suka warke daga cutar Corona a jiya Laraba, kamar yadda cibiyar dakile cutuka masu yaduwa ta kasa NCDC ta sanar. A...
Kungiyar kwallon kafa ta Fulham , ta samu tikitin dawowa gasar Firimiyar Ingila ta kakar badi da za a fafata 2020/21. Hakan ya biyo bayan...
Shirin bunkasa Nima da kiwo na jihar Kano, wato Kano state Agro Pastoral Development Project (KAPDP), zai samar da yadda za’a bunkasa samar da Madara...