

Yau ne Coalation of Northern Groups (CNG) ta kaddamar da rundunar tsaro wace aka fi sani da ”SHEGE KA FASA”. Kaddamarwar wanda aka yi a Arewa...
Wani jami’in Hisbah mai suna Bashir Ja’afar ya shigar da karar hukumar Hisbah ta jihar Kano a gaban hukumar karbar korafe-korafe ta Kano wato Anti Corruption....
Majalisar dokokin jihar Kano ta tsige shugaban masu rinjaye na majalisar Abdul Labaran Madari. Hakan ya biyo bayan amincewa da kudirin gaggawa da Dan majalisa mai...
Hukumar kashe gobara ta jihar Zamfara ta tabbatar da faruwar wata gobata a gidan dan majalisar wakilai Kabir Mai-palace mai wakiltar Gasau da Tsafe ta jihar...
Majalisar dokokin jihar Kano ta tsige shugaban masu rinjaye na majalisar Abdul Labaran Madari. Hakan ya biyo bayan amincewa da kudirin gaggawa da Dan majalisa mai...
Daga Abdullahi Isah A rana irin ta yau hudu ga watan Fabrairu a shekarar dubu biyu da hudu wani hazikin matashi mai suna Mark Elliot Zuckerberg,...
Biyo bayan bullar annobar cutar Corona Virus a kasar China ta haifar da sauyin yanayi ga al’ummar kasar ciki har da ‘yan Najeriya mazauna kasar ta...
Wani Malamin a sashen nazarin halayyar dan adam da ke Jami’ar Bayero a nan Kano Dr Sani Lawan Manumfashi, ya bayyana cewar yawaitar samun kisan kai...
Majalisar dokokin jihar Kano ta rantsar da sababbin ‘yan majalisar dokokin jihar guda hudu wadanda suka lashe zabukan cike gurbi a baya-bayan nan. Daraktan kula da...
Hukumar lafiya ta duniya ta bukaci gwamnatoci da su inganta cibiyoyin lafiya a kasashe masu tasowa da wadanda suka cigaba. Hukumar lafiya ta bayyana haka ne...