

Mazauna Unguwar rukunnin kamfanoni na Sharada da Challawa da Bompai da ke jihar Kano na fama da matsanacin yanayi na gurbatar muhalli da ya danganci dagwalon...
Kungiyar dillalan man fetur ta kasa IPMAN ta ce ta dauki matakai da dama wajen dakile matsalar karancin man fetur da aka saba fuskanta a duk...
A dai kwanakin baya ne rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta sake gano wani Yaro tare da ceto shi daga jihar Anambra wanda wasu suka...
Jamiyyar APC ta musanta zargin da jamiyyar mai hammaya ta PDP ke yi mata na yunkurin amfani alkalan da zasu saurari karar zaben gwamna daza’a gudanar...
Wata matashiya a ajihar kano tasa jirgi yayi saukar gaggawa a cikin ikko, wannad dai matashiya ta shiga cikin jirgin ne da barmumen hijabi inda ta...
Gwamnatin Kano ta ce zata cigaba da yada da’awa a yankunan karkara da kauyuka, don daukaka kalamar Allah. Daraktan hukamar shari’a na jihar Kano Malam Murtala...
Wani mahaifi mai suna Auwalu Umar Falgore yace shi dai ya kai dan sa ne makarantar Mari domin a kula mai da shi a kuma bashi...
Rundunar “yan sandar jihar Kano ta kama wani matashi mai suna Yunusa D. Ado wanda yake amfani da wata gidauniya mai suna “End poverty” yana karbar...
Jamiyyar PDP ta zargi jam’iyyar APC da gwamnan Kano Abdullahi Ganduje da kokarin canza alkalan da zasu saurari shariar da dantakarar jam’iyyar PDP Abba Kabiru Yusuf...
Da safiyar yau ne jami’an tsaron filin jirgin saman Malam Aminu da ke nan Kano suka cafke wata mata mai matsakaicin shekaru dauke da jariri dan...