Biyo bayan da Rundunar ‘yansanda ta jihar Kano ta tabbatar da kame Sadiya Haruna shahararriyar jarumar nan ta soshiyal midiya, a kwanakin baya. Har ma Kakakin...
Rahotanni sun bayyana cewar,Kotun majistret mai lamba 15 karkashin mai sharia Muntari Garba Dandago ta aike da wata mata mai suna sadiya Haruna gidan gyaran hali....
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana cewar, nan bada jimawa ba zata aike da kudirin doka ga majalisar dokoki ta jihar don fafa shirin bada ilimi kyauta...
Babbar kutun tarraya dake da zama a gyadi-gyadi dake nan Kano karkashin jagoranci me shari’a lewis Allgoa ta dage sauraran shari’ar da ake zargin wasu mutune ...
An dai fara bikin ranar ne a shekarar 2008, don fadakar da al’umma mahimmancin da wanke hannu da sabulu ko sindarin da zai kashe kwayoyin cuta...
Mai martaba sarki bichi Alhaji Aminu Ado Bayero ya ja hankalin Al’ummar kasar nan da su maida hankali wajen taimakawa jami’an ‘yan sanda. Mai martaba sarkin...
A ‘yan kwanakin nan ne dai wasu fayafayen bidiyo suka karade shafukan sada zumunta na zamani a kasar nan kan cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari zai...
Wasu al’umma dake karamar hukumar shanono a yankunan da suka hadar da Kuka-kure da Tsaure da kuma Alajawa sun koka matuka dangane da irin halin da...
Tsotson nonon mata da mazan su zasu yi ,na taimakawa kwarai da gaske wajen gano cutar daji da aka fi sani da Cancer dake kama maman...
Majalisar dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jiha da ta gaggauta daukan mataki tare da bibiyar sauran yara ‘yan asalin jihar Kano da har yanzu suke...