Bayan nishadi da jin dadi bincike ya nuna cewa yawan yin jima’i yana kara lafiya da kare garkuwar jiki. Ba wannan kadai ba , hatta cutar...
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ware kowa ce ranar alhamis ta mako na biyu a watan Oktoba a matsayin ranar gani ta duniya da nufin...
Binciken da hukumar lafiya ta duniya ta yi ya, ya nuna cewar Najeriya na daya daga cikin kasashen da ake fama da masu tabon hankali a...
Majlisar dattijai ta Najeriya na sake ziyararta kudirin da zauren majalisa ta takwas tayi na hukunta masu yunkurin masu aikata yin fyade. Zauren majalisar ta...
Kungiyar mata musulmi ta kasa FOMWAN ta bukaci gwamnoni Arewa da su maida hankali wajen magance matsalolin almajirci a matsayin wani babban batu da za’a magance....
Manyan makarantun Najeriya da sauran jamioi na fuskantar matsalar cin zarafi a hannun malaman jamia da sauran manyan makarantu na kasar nan. A yan shekarun baya...
Gwamnatin tarayya ta shiga ganawar sirri don sasantawa tsakanin ta da kungiyar kwadago ta kasa. Ministan kwadago da nagartar aiki Dr, Chris Ngige ne ya jagoranci...
Bayan da ya gabatar da kasafin kudin badi a jiya Talata Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kebe Naira Biliyan 100 ga ma’aikatar tsaro yayin da kasar...
Hukumar da ke kula da al’amuran wutar lantarki ta kasa NERC ta bayyana kudirinta na soke lasisin wasu kamfanonin rarraba wutar lantarki wato DisCos nan da...
Wata mai jego Maryam Bilal da madaurin auren ta Musa Khalil sun gurfana a gaban kotun majistratrate mai lamba 62, dake zaman ta a garin Minjibir,...