

Gwamnatin Kano ta baiwa kowanne guda daga cikin yaran da aka ceto su bayan da aka sace su a kai su jihar Anambara a baya-bayan nan...
Gamayyar kungiyoyin kwadago da kuma bangaren gwamnatin tarayya da Suka cimma matsaya kan yadda tsarin amfani da sabon mafi karancin albashin ma’aikata zai kasance za su...
Iyalan mutumin nan da wasu bata gari suka kashe ta hanyar banka wa gidansa wuta a unguwar Gayawa a karamar hukumar Ungogo a nan Kano, sun...
Shugaban kasa muhammadu Buhari ya gana da Sarki Salman Bin Abdul’aziz na Saudi Arabia jiya a birnin Riyadh, inda kasashen biyu suka amince da kulla yarjejeniyar hakowa...
Yanzu haka watanni biyar kenan da rantsar da wasu gwamnoni da kuma shugaban kasa Muhammadu Buhari, amma kawo yanzu akwai wasu gwamnoni da basu nada kwamishinoni...
A ranar laraba talatin ga watan Oktobar da muke ciki ne kotun koli ta kori karar da dantakarar shugaban kasa a jamiyyar PDP , Alhaji Atiku...
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Anambra ta ce ta mika yara biyu da aka sace su a jihar da iyalan su, bayan da aka tabbatar da...
Dan takarar shugaban kasa a babban zaben kasar nan da aka yi a ranar 23 ga watan Fabarerun da ya gabata a jam’iyyar Adawa ta PDP...
A yammacin yau Laraba ne dai wani kwamiti da gwamnatin jihar Kano ta kafa da zai tsaftace makarantun gyaran tarbiyya wato na ‘yan mari ya kai...
A shekarun baya ne hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kai samame a Kwanar Gafan dake kasuwar ‘yan Timatiri a nan Kano. A yayin samamen dai...