Yan sanda a jihar Gombe sun kama wani matashi dan shekara 19 mai suna Mohammad Ahmad da ake zargi da garkuwa da mutane mazaunin unguwar Gabukka...
Hukumar hana fasakwauri ta kasa tace rufe kan iyakar Najeriya yayi sanadin cafke bakin haure 146 da suka shigo kasar nan ba bisa kaida ba a...
Aikin jarida na binciken kwa-kwaf wani babban makami ne wajen yake da cin hanci da rashawa a Najeriya. Kwararren dan jaridar nan kuma wanda ya karbi...
Wasu yan bindiga dadi sun yi garkuwa da wasu malami guda biyu da dalibai 6 dake makarantar Engraver a Kakau a garin Daji da ke cikin...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bukaci kasar Africa ta kudu da ta kare rayuka da dukiyar ‘yan kasashe da dama da ke zaune a kasar ta...
Rundanar yan sanda ta kama wasu masu garkuwa da mutane su biyu a karamar hukumar Song dake jihar Adamawa. Mai Magana da yawun rundunar ‘yansanda ta...
Hukumar kula da hidimar kasa wato NYSC ta kara wasu masu yi wa kasa hidima wa’adi sakamakon wasu laifuka da wasu masu yi wa kasa hidima...
Majalisar dattijai ta bukaci hukumomin tsaron Najeriya da su karfafa harkokin tsaro domin kare rayukan al’umma da kuma dukiyoyinsu, mussamman wadanda suke yawan tafiye-tafiye a hanyar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar birnin tarayya Abuja zuwa kasar Afrika ta Kudu domin gudanar da wata ziyarar aiki. Kamfanin dillancin labarai na kasa NAN...
2:58pm Kotun karbar kararrakin zabe anan Kano karkashin mai sharia Halima Shamaki ta kori karar da jam iyyar PDP da dan takarar gwamnan Kano a jam...