

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce, za ta yi duk me yiwuwa wajen ganin ta ceto sauran yaran nan talatin da takwas wadanda ake zargin...
Mai dakin shugaban kasa Hajiya Aisha Buhari ta nemi afuwan ‘ya’yanta da iyalanta da kuma ‘yan uwa da abokan arziki dama al’ummar kasar nan baki daya...
A wani mataki da ake gani yunkuri ne na rage kudade da gwamnati ke kashewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da fitar da wasu sababbin...
Biyo bayan da Rundunar ‘yansanda ta jihar Kano ta tabbatar da kame Sadiya Haruna shahararriyar jarumar nan ta soshiyal midiya, a kwanakin baya. Har ma Kakakin...
Rahotanni sun bayyana cewar,Kotun majistret mai lamba 15 karkashin mai sharia Muntari Garba Dandago ta aike da wata mata mai suna sadiya Haruna gidan gyaran hali....
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana cewar, nan bada jimawa ba zata aike da kudirin doka ga majalisar dokoki ta jihar don fafa shirin bada ilimi kyauta...
Babbar kutun tarraya dake da zama a gyadi-gyadi dake nan Kano karkashin jagoranci me shari’a lewis Allgoa ta dage sauraran shari’ar da ake zargin wasu mutune ...
An dai fara bikin ranar ne a shekarar 2008, don fadakar da al’umma mahimmancin da wanke hannu da sabulu ko sindarin da zai kashe kwayoyin cuta...
Mai martaba sarki bichi Alhaji Aminu Ado Bayero ya ja hankalin Al’ummar kasar nan da su maida hankali wajen taimakawa jami’an ‘yan sanda. Mai martaba sarkin...
A ‘yan kwanakin nan ne dai wasu fayafayen bidiyo suka karade shafukan sada zumunta na zamani a kasar nan kan cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari zai...