Kotun tafi da gidanka kan tsaftar muhalli ta yanke hukuncn tarar Naira dubu 100 ga hukumomin tashar Motar Rijiyar Zaki a Kano. An yanke hukuncin ne...
Dan Takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP Alh Atiku Abubakar ya shawarar mahukuntan kasarnan da su kafa gwamnatin hadin kan kasa kafin tunkarar matsalolin da suke...
Jam’iyyar APC ta ce, rikicin da ya kunno kai a jam’iyyar NNPP gaba ta kai su. Mai magana da yawun jam’iyyar APC Ahmad S. Aruwa ne...
Babbar kotun jihar Kano Mai lamba biyar ta yanke hukuncin kisa ga malamin nan Abdulmalik Tanko sakamakon kama shi da laifin kashe dalibarsa Hanifa Abubakar. Kotun...
Iyalan wadanda masu garkuwa da mutane suka sace a jirgin kasan da ya taso daga Abuja zuwa Kaduna sun fara gudanar da zanga-zanga a jihar Kaduna...
Kimanin mutane talatin ne suka rasu, tare da jikkatar goma sha biyu, a wani hatsarin mota da ya afku a hanyar Kano zuwa Zaria. Babban jami’in...
Malam Abduljabbar Nasir Kabara ya bukaci a dauke shari’ar da ake yi masa daga gaban babbar kotun shari’ar musulunci zuwa wata. Malamin ya bukaci hakan a...
Tsohon ministan matasa da harkokin wasannin kasar Solomon Dalung ya ce yayi da ya sanin aiki da gwamnatin shugaba Buhari. Dalung ya sanar da hakan a...
Shugaban jam’iyyar PDP na jihar Kano Alhaji Shehu Wada Sagagi ya nemi shugaban jam’iyyar na ƙasa Iyorchia Ayu da ya gaggauta ajiye muƙaminsa. Sagagi ya bayyana...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta tabbatar da ɓullar cutar amai da gudawa a birnin Kano. Babban jami’in kula da cututtuka masu yaɗuwa na ma’aikatar Sulaiman...