

Wasu rahotonni sun bayyana cewa, mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro Malam Nuhu Ribadu, ya gana da manyan hafsoshin tsaron Najeriya da jagororin...
Zaftarewar kasa sakamakon kwanakin da aka shafe ana mamakon ruwa a Kenya ya yi sanadiyyar mutuwar mutane fiye da arba’in. Wakiliyar BBC ta ce a cewar...
Majalisar Dokokin jihar Kano, ta karɓi rahoton kwamitin haɗin gwiwa na kasafin kuɗi da na kananan hukumomi tare da harkokin masarautu, wanda ya shafi gyaran kasafin...
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Kano KANSIEC ta ce, ta kammala dukkan shirye-shiryen ta domin gudanar da zaɓen cike gurbi na kansiloli a mazabun Kofar...
Hukumar Kula da ‘yan gudun hijira ta Duniya IOM ta sanar cewa mutane 1,205 ne suka rasa matsugunansu daga biranen Bara da Umm Ruwaba a jihar Kordofan...
Kwamitin wucin gadi na majalisar wakilai da ke bincike kan karuwar safarar miyagun kwayoyi da shaye-shaye ya sha alwashin zakulo wadanda suke aikata laifin domin gurfanar...
Hukumar kula da yanayi ta Najeriya NiMet ta yi hasashen samun kura da tsawa a sassa daban-daban na kasar daga yau Litinin zuwa Laraba, inda ta...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta gargadi mutanen dake yunkurin gurgunta shirin ta na gudanar da sahihin zaben gwamnan jihar Anmabra da za’a...
Kungiyar SERAP ta gurfanar da da shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, da shugaban majalisar wakilai, Tajudeen Abbas, kotu saboda kin bincikar zargin cewa ‘yan majalisa...
Allah ya yi wa fitaccen jarumin Kannywood din nan Mato Na Mato, wanda aka fi sani da Malam Nata’ala a cikin shiri mai dogon zango na...