

Fadar Shugaban Ƙasar Najeriya, ta yi watsi da ikirarin tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, cewa gwamnatin tarayya ta samu ƙarin kuɗaɗen shiga daga man fetur...
Tsohon shugaban ƙasar Venezuela, Nicolas Maduro, wanda ke tsare a wani gidan yari a birnin New York na Amurka, ya bayyana goyon bayansa ga duk wata...
Hukumar dake shirya gasar ƙananan ƙungiyoyin ƙwallon ƙafa ta ƙasa (NLO) ta sanar da cewa za a fara gasar matasa ‘yan ƙasa da shekara 19 a...
Majalisar Koli ta Shari’a a kasar nan SCSN ta bayyana cewa duk da muhimmancin inganta tsaro, bai kamata a ɗauki kafa ‘Yan Sandan Jihohi a matsayin...
Hukumomin ƙasar Spania sun ce kusan dukkan bakin haure kimanin 60,000 da suka shiga yankin Ceuta daga Morocco sun koma ƙasarsu, bayan da gwamnati ta mayar...
Gwamnan Jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya yaye jami’an tsaron dazuka 530. Wannan na cikin sanarwar da Kwamishinan Yaɗa Labaran Jihar, Kingsley Femi Fanwo, ya...
Gwamnatin Tarayya ta ce ƙasashe 65 daga cikin 69 da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya naɗa wa jakadu sun amince da karɓar su, abin da ya...
Kwamitin karta-kwana na yaƙi da faɗan daba da ta’ammali da miyagun ƙwayoyi na Jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin shugabansa, Barista Muhyi Magaji Rimin Gado, ya kai ziyarar...
Hukumar Kare Haƙƙin Masu Sayayya ta Jihar Kano KCPC ta sauya kalar kayan aikin jami’anta daga baƙi zuwa kore. Hakan na cikin sanarwar da Daraktan Wayar...
Gwamnatin jihar Kano, ta ƙaddamar da shirin yaƙi da bahaya barkatai a wasu ƙananan hukumomi. gwamnatin ta bayyana hakan ne ta cikin wata sanarwa da Shugaban...