

Gwamnatin tarayya ta bayyana yajin aikin gargadi na kwanaki biyar da kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta fara a matsayin abin da ya saba wa doka....
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya ce, gwamnatinsa ta dawo da martabar sababbin Masarautu ne domin gina sabbin Birane a jihar. Gwamna Ganduje ya...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA shiyyar Kano, ta ce, ta samu nasarar kama sama da mutane 84 a wani samame da ta...
Biyo bayan gazawar gwamnati wajen biyan bukatunta, kungiyar likitocin Nijeriya masu neman ƙwarewa NARD ta shirya fara yajin aikin gargadi na kwanaki biyar daga karfe 8:00...
Wani masani a fannin kiwon lafiya da ke aiki a Asibitin Abubakar Imam a jihar Kano Dakta Kamal Ahmad Habib ya bayyana cewa karancin shan ruwa...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta NDLEA, ta ce ta samu nasarar kama mutane 185 a Abuja da Kano bisa zargin da suka...
Mai martaba sarkin Karaye Dakta Ibrahim Abubakar II, ya nada Alhaji Umar Musa Kwankwaso a matsayin sabon Majidadin Karaye. Sanarwar nadin na kunshe cikin wata wasika...
Gwamnatin tarayya ta ce, daga yanzu gwamnatocin jihohi ne za su rika ciyar da fursunoni da ke gidajen ajiya da gyaran hali. Ministan harkokin cikin gida...
Kasar Amurka ta zargi Afirka ta Kudu da taimaka wa kasar Rasha da makamai domin amfani da su wajen mamayar kasar Ukraine, duk da ta bayyana...
Wata kungiya da ke rajin yaki da masu kwacen waya a Kano ta zargi rashin aikin yi a tsakanin matasa a matsayin abinda ke haddasa karuwar...