

Sojojin kasar Chadi sun sanar da Maahamat Kaka Idriss Deby Itno, dan shekara 37, a matsayin sabon shugaban kasar na rikon kwarya. Sabon shugaban rikon kwaryar...
Shugaban Chadi Idriss Deby ya rasu. Rasuwar tasa ta biyo bayan raunin da ya ji a bakin daga, kamar yadda mai magana da yawun rundunar sojin...
Da safiyar Talatar nan ne wata gobara ta tashi a ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC da ke nan Kano. Gobarar wadda ta...
Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta kasar Uganda Johnny McKinstry ya amince da ajiye aikin horas da ‘yan wasan kungiyar. McKinstry ya amince da kawo...
Majalisar dattijai ta shaidawa gwamnonin kasar nan cewa, bai wa bangaren shari’a na jihohi cikakken ‘yancin sarrafa kudaden su lamari ne da ya zama dole da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin sabon shugaban kasar Jamhuriyar Nijar Bazoum Muhammed, a fadar Asorok, a yau litinin. Hakan na cikin wani faifan...
Kwamitin shirya gasar Olympic ta kasa tare da hadin gwiwar kwamitin shirya gasar ta duniya sun shirya tsaf don gudanar da bitar kwanaki biyu ga masu...
Akalla mutane 12 ne suka rasa rayukansu sakamakon wata gobara da ta tashi a motar dakon mai a kauyen Oshigbude da ke yankin karamar hukumar Agatu...
Kungiyar kwallon kafa ta Tottenham da ke Ingila, ta kori mai horas da ‘yan wasanta Jose Mourinho. Jose Mourinho wanda ya taba horas da kungiyoyin...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta kama wasu mutane 15 da a ke zargin yan fashi da makami ne. Wannan na cikin wata sanarwa mai dauke...