

Hukumar Tace Fina-finai ta Jihar Kano ta ba da umarnin rufe dukkan wuraren nishaɗi a jihar nan take, ciki har da gidajen gala da na casu...
An samu hatsaniya a zaman da Majalisar Wakilan Najeriya ta gudanar kan gyaran dokar zaɓen ƙasar ta 2025. Sashe na 60 na dokar, wanda ya...
Majalisar Dattawa ta rage kwanakin da ta sanar na zabe zuwa 300 domin kauce wa cin karo da Ibadar Azumin badi. Majalisar Dattawan Najeriya ta...
Gobara ta tashi a kusa da ma’aikatar lantarki ta ƙasa da ke Maitama a birnin tarayya Abuja. Wannan na cikin sanarwar da Hukumar Agajin Gaggawa...
Najeriya ta gargadi ‘yan ƙasarta a kan shiga yake-yake a wasu kasashen bayan wani rahoto da ya fito da ke cewa an yaudari wasu ‘yan kasar...
Hukumar kula da cututtuka masu yaduwa ta kasa NCDC ta bayyana cewa an samu karuwar masu kamuwa da zazzabin Lassa da kaso 57 cikin mako guda,...
Shalkwatar tsaro ta tabbatar da isowar sojojin Amurka su 100, don taimaka mata a yaƙin da ta ke da ƴan ta’addar da ke kaiwa jama’a hare-hare....
Gwamnatin Kano ta hannun Hukumar Ƙididdiga ta jihar KSBS, ta musanta iƙirarin cewa, sama da yara miliyan 2 ne ke rayuwa a matsayin mabarata a titunan...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya jajanta wa ƴan kasuwar da suka tafka asarar miliyoyin naira da dukiyoyi bayan tashin gobara a Kasuwar Singa da ke jihar...
Majalisun tarayyar Najeriya, sun bukaci membobin su da su koma aiki a gobe Talata domin gabatar da zama na musamman kan Kalandar zaben shekarar 2027 da...