

A gobe Alhamis ce shugaba Muhammadu Buhari zai kaddamar da cibiyar hada-hadar manfetur da iskar gas ta kasa da aka gina a jihar Legas. Hakan na...
Shugaban majalisar dattawan Najeriya Ahmad Lawan, ya ce sannu a hankali sojin kasar nan na samun galaba akan abokan gaba, la’akari da yan da aka samu...
Hukumar zaben ta kasa, ta ce tana duba yuwar yin amfani da lambobin katin zama dankasa wajen yiwa ‘yan Najeriya rajistar katin zabe. Hukumar ta ce...
A ranar Litinin ne wani labari ya karaɗe kafafen sada zumunta da ke cewar, an fara kwashe yaran da ke gidan yara na Nassarawa zuwa sabon...
Jam’iyyar PDP tsagin tsohon Gwamna Kwankwaso ta ce, zaɓen ƙananan hukumomi da aka yi a Kano wasan kwaikwayo ne. Sakataren yaɗa labaran jam’iyyar Bashir Sanata ne...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta yi ƙarin haske kan masu garkuwa da mutane da ta cafke a nan Kano. Lamarin ya faru ne a ranar...
Jam’iyyar PDP ta jihar Kano tsagin Aminu Wali ta ce, tana tattara bayanai domin ɗaukar mataki na gaba kan sakamakon zaɓen ƙananan hukumomi. Shugaban tsagin Muhammina...
Ɗaliban jihar Kano da suka rubuta jarrabawar kammala sakandire ta NECO sun koka kan rashin sakin jarrabawarsu. Rahotonni sun ce, hakan ya biyo bayan rashin biyan...
Yawan ƙuri’un da aka kaɗa a zaɓen ƙananan hukumomin Kano sun haura ƙuri’un da jam’iyyar APC da PDP suka samu a zaɓen gwamna na shekarar 2019....
Rahotonni daga jihar Zamfara na cewa, wasu ƴan bindiga sun hallaka mutane 10 a wani harin ramuwar gayya. Kwamishinar tsaro na jihar Zamfara Abubakar Dauran shi...