

Shalkwatar tsaro ta kasa ta ce rundunar sojin sama karkashin Operation Thunder Strike sun kashe ‘yan tada kayar baya a dajin Kuzo dake jihar Kaduna. Kakakin...
Gwamnatin jihar Katsina ta karɓi ƴan mata 26 da aka kuɓutar daga ƴan ta’adda a hannun gwamnatin Zamfara. Gwamnan jihar Aminu Bello Masari ne ya karɓi...
Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin yin ƙarin albashi ga jami’an hukumar Hisbah. Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ne ya bayyana hakan a ranar Lahadi, yayin fasa...
Hukumomi a jihar Zamfara sun tabbatar da kuɓutar da wasu ƴan mata 26 daga hannun ƴan bindiga. Mai magana da yawun gwamnan jihar Zailani Baffa ne...
Kotun Majistre da ke No-man’s-land a jihar Kanon Najeriya, ta saki fitacce mawakin nan Naziru Sarkin Waka, bayan ya shafe kwanaki biyu a tsare. Lauyan mawakin,...
Hukumar Hisba ta Jihar Kano ta cafke wasu ‘yan mata masu kananan shekaru da ake zargi da yawon ta zubar. Tun da fari dai hukumar ta...
Al’ummar wasu unguwanni a nan birnin Kano sun yi haɗin gwiwa wajen sake sabinta kwalbatin da ta haɗa yankunansu. Unguwannin sun haɗar da Darma da Dukawa...
Dangin mawaƙi Nazir M. Ahmad sun ce akwai bita da ƙulli cikin ci gaban shari’arsa da hukumar tace finafinai ta Kano. Ɗan uwan mawaƙin Malam Aminu...
Rundunar ‘yan sanda jihar Kano ta kama wani mutum da ya kware wajen buga takardun daukar aiki na bogi. Mutumin mai suna Rabi’u Sani mazaunin karamar...