

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta ce, jihar Kano ce kan gaba cikin jihohin da suka fi yawan mutanan da suka kammala rijistar...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya ƙaddamar da biyan kuɗaɗen garatuti ga tsoffin kansiloli 1,371 da suka yi aiki a lokacin tsohuwar gwamnati a...
Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu, ya gana da shugabannin Kungiyar Kwadago ta kasa NLC a Fadar mulki ta Aso Villa da ke birnin tarayya Abuja a...
Shugaban matatar man fetur ta Dangote, Aliko Dangote, ya shigar da ƙorafi ga Hukumar ICPC mai yaki da cin hanci a Najeria yana zargin Shugaban Hukumar...
Shugaban Jam’iyyar PDP reshen Jihar Kano, Alhaji Yusuf Ado Kibya, ya sanar da dakatar da mambobi uku na jam’iyyar bisa zargin aikata laifukan da suka sabawa...
Shugaban Kasa Bola Tunubu ya umarci dakarun rundunar soji da su ci gaba da kiyaye dokokin kasa da kundin tsarin mulki ba tare da sanya kansu...
An gudanar da taron bita da fadakarwa ga masu ruwa da tsaki a fannin Noma dangane da sabon aikin gyaran manyan Dam guda Uku da bada...
Rundunar ‘Yan sandan Najeriya, ta sanar da cewa za a ci gaba da bada izinin mallakar gilashi mota mai-duhu,wato tinted, daga 2 ga watan Janairu mai...
Gwamnatin tarayya ta ce, za ta kammala aikin titin Wuju-wuju cikin watanni 24. Ƙaramin ministan ayyuka da gidaje, Yusuf Abdullahi Ata, ne ya bayar da wannan...
Kasar Eritrea ta sanar da ficewarta daga kungiyar kasashen Gabashin Afirka ta IGAD, tana mai zargin kungiyar da fatali da ka’idojin da aka kafa ta a...