

Shugabannin ƙasashen Afrika sun kammala taron ƙungiyarsu karo na 39 a birnin Addis Ababa na ƙasar Habasha, inda suka tattauna game da matsalolin da Nahiyar ke...
A yau Litinin ne ake sa ran tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai, zai amsa gayyatar hukumar EFCC inda zai bayyana a ofishinta. Kafar...
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, zai jagoranci tawagar gwamnatin tarayya zuwa jihar Kano domin jajanta wa ‘yan kasuwar da gobara ta shafa a kasuwar Singer. ...
Mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Barau FC, Eugene Agbabe, ya ci mutunci tare da yunkurin dukan dan Jaridar Gidan Rediyo Freedom Kano kana mamba...
Rundunar Sojin kasar nan karkashin runduna ta 6 ta Operation Whirl Stroke ta tabbatar da kama wani mutum mai suna Abubakar Ibrahim mai shekaru 48 bisa...
Akalla manoma 32 ne aka hallaka a hare-haren da ’yan bindiga suka kai kan al’ummomin Tugan-Makeri, Konsoko da Pissa a karamar hukumar Borgu ta Jihar Niger....
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, ya zargi ofishin mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, a ƙaƙashin jagorancin Mallam Nuhu Ribadu, da...
Fadar shugaban Najeriya ta yi kiran gudanar da cikakken bincike kan iƙirarin da tsohon gwamman jihar Kaduna Mallam Nasir El-Rufai ya yi game da suna kutse...
Sojojin ƙasar nan sun kashe ’yan ta’adda da dama tare da kama mutane 24 da ake zargi da laifuka, sannan sun ceto mutane 39 da aka...
Mutane 14 da suka hada da mata da wani ƙaramin yaro sun rasu sakamakon haɗarin jirgin ruwa a yankin Gumbi da ke Karamar Hukumar Yawuri a...